• Home  
  • Dan Majalisa Ya Gwangaje ‘Yarsa Da Kyautar Mota Bayan Kammala Sakandire
- Babban Labari - Labarai

Dan Majalisa Ya Gwangaje ‘Yarsa Da Kyautar Mota Bayan Kammala Sakandire

‘Dan majalisa mai wakiltar mazabar Pankshin da Kanke da Kanam a  majalisar tarayya daga jihar Filato Yusuf Gagdi, ya gwangwaje ‘yarsa Aisha da sabuwar motar alfarma ta gani da fada.  Gagdi ya sayawa diyar motar ne domin murnar kammala karatun makarantar sakandire da kuma samun maki mai kyau a jarrabawar sharar fagen shiga jami’a JAMB […]

‘Dan majalisa mai wakiltar mazabar Pankshin da Kanke da Kanam a  majalisar tarayya daga jihar Filato Yusuf Gagdi, ya gwangwaje ‘yarsa Aisha da sabuwar motar alfarma ta gani da fada. 

Gagdi ya sayawa diyar motar ne domin murnar kammala karatun makarantar sakandire da kuma samun maki mai kyau a jarrabawar sharar fagen shiga jami’a JAMB

Aisha Gagdi ta kammala karatunta a makarantar Lead British International School Abuja a ranar Asabar.

Wani ma’abocin Facebook, Saminu Maigoro ne ya wallafa hotunan yarinyar da mahaifinta a cikin motar. 

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai