Home » Gwamnan Neja ya bayyana damuwarsa game da wurin da aka ajiye alhazan jiharsa

Gwamnan Neja ya bayyana damuwarsa game da wurin da aka ajiye alhazan jiharsa

by Muhammad Auwal Suleiman
0 comment
Gwamnan Neja ya bayyana damuwarsa game da wurin da aka ajiye alhazan jiharsa

Gwamnan jihar Neja Alh. Umar Muhammed Bago, da ke cikin Alhazan Najeriya a aikin Hajjin bana ya ce bai gamsu da inda aka sauke Alhazan jiharsa ba a zaman Mina don haka za su kalubalanci Hukumar Alhazai ta Najeriya.

Ko da yake  Jami’ar Labarai a Hukumar Alhazan ta kasa Fatima Sanda Usara ta ce matsalar ba daga wajan NAHCON din bane, inda take cewa nahcon din tayi iya kokarin ta wajen ganin .

Fatima Sanda Usara, ta kara da cewa, an samun kashi 95 na Alhazan Najeriya da suka ziyarci Madina kafin su iso Birnin Makka na daya daga cikin nasororin da aka samu.

You may also like

Leave a Comment

Muhasa TVR kafa ce ta labarai mai cikakkiyar rajista wadda manufarta ita ce ilimantarwa, da wayar da kai da Inganta al’adun Hausawa da kuma nishaɗantarwa.
Muna nan a kan titin Guda Abdullahi gida mai lamba 19 a Farm Centre, jihar Kano.

Ra'ayi

Labarai da Dumi-dumi

©MuhasaTVR 2023. Ku nemi izini kafin yin amfani da duk abin da aka wallafa a wannan shafi

Are you sure want to unlock this post?
Unlock left : 0
Are you sure want to cancel subscription?