• Home  
  • Gwamnatin Kano ta sallami daliban da za su tafi karatu a ketare
- Labarai

Gwamnatin Kano ta sallami daliban da za su tafi karatu a ketare

Gwamnatin Jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta kaddamar da sake dawo da shirin fitar da dalibai kasashen ketare don karo ilimi 

Abba Kabir Yusuf

DAGA: YASIR ADAMIU

Gwamnatin Jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta kaddamar da sake dawo da shirin fitar da dalibai kasashen ketare domin karo ilimi, inda a wannan karo dalibai 1001 za su amfana da wannan shiri na zuwa makarantun kasashen duniya don yin karatun digiri na biyu.

KWANKWASO

A wata sanarwa da babban Sakataren yada labaran gwamnan Kano Sanusi Bature Dawakin Tofa ya raba wa manema labarai,  ya ce rukunin farko na wadannan dalibai su 150 za su bar Najeriya a yau Juma’a zuwa kasashen da za su yi karatunsu.

KANO

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai