• Home  
  • INEC ta nuna fargabarta game da rigingimu a wasu jihohi 3 gabanin zaben gwamnoni
- Labarai

INEC ta nuna fargabarta game da rigingimu a wasu jihohi 3 gabanin zaben gwamnoni

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta kasa, ta bayyana damuwarta kan rigingimun da ake samu a jihohin Bayelsa da Kogi da jihar Imo gabanin zaɓen gwamnonin jihohin da ke tafe cikin watan Nuwamba.

INEC ta nuna fargabarta game da rigingimu a wasu jihohi 3 gabanin zaben gwamnoni

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta kasa, ta bayyana damuwarta kan rigingimun da ake samu a jihohin Bayelsa da Kogi da jihar Imo gabanin zaɓen gwamnonin jihohin da ke tafe cikin watan Nuwamba.

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai