INEC ta nuna fargabarta game da rigingimu a wasu jihohi 3 gabanin zaben gwamnoni

INEC ta nuna fargabarta game da rigingimu a wasu jihohi 3 gabanin zaben gwamnoni

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta kasa, ta bayyana damuwarta kan rigingimun da ake samu a jihohin Bayelsa da Kogi da jihar Imo gabanin zaɓen gwamnonin jihohin da ke tafe cikin watan Nuwamba.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *