Home » Kano: Kwamishinan lafiya ya kaddamar da rukakafin cutar mashako

Kano: Kwamishinan lafiya ya kaddamar da rukakafin cutar mashako

by Muhammad Auwal Suleiman
0 comment
Dr. AbubakaR labaran

Kwamishinan lafiya anan jihar kano Dr. Abubakar labaran Yusif ya kaddamar da rukakafin cutar mashako wanda aka ansami bullar cutar a wasu kananan hukumumin jahar kano.

Kwamishinan yace Bayan anga bullar cutar a kano sun bazama wajen ganin an tabbatar da an magance wannan cutar
Wanda a dalilin haka aka samar da asibitoci guda biyu wajen magance cutar mashako a jahar kano


Sannan ya ƙara da cewa dukanin wanda suka kamu da wannan cuta ta mashako anabin yan uwa da masu jiya har gidaje ana basu rigakafin wannan cutar.


Kawo yanzu jihar kano tasamu wanda suka kamu da wannan cutar mashako kimanin 9569 haka kuna 5300 sun sami lafiya ansallame su sunkoma gidajinsu sai kuma kimanin mutane 500 da suka rasa rayukansau

You may also like

Leave a Comment

Muhasa TVR kafa ce ta labarai mai cikakkiyar rajista wadda manufarta ita ce ilimantarwa, da wayar da kai da Inganta al’adun Hausawa da kuma nishaɗantarwa.
Muna nan a kan titin Guda Abdullahi gida mai lamba 19 a Farm Centre, jihar Kano.

Ra'ayi

Labarai da Dumi-dumi

©MuhasaTVR 2023. Ku nemi izini kafin yin amfani da duk abin da aka wallafa a wannan shafi

Are you sure want to unlock this post?
Unlock left : 0
Are you sure want to cancel subscription?