• Home  
  • Kungiyar Editoci suna gabatar da babban taro don zaben sababbin shuwagabanninsu
- Labarai

Kungiyar Editoci suna gabatar da babban taro don zaben sababbin shuwagabanninsu

A Yau Juma’a, Kungiyar Editoci  ke gabatar da babban taro don zaban sababbin Shugabanni da za su jagoranci Kungiyar na shekaru biyu.

A Yau Juma'a, Kungiyar Editoci  ke gabatar da babban taro don zaban sababbin Shugabanni da za su jagoranci Kungiyar na shekaru biyu.

A Yau Juma’a, Kungiyar Editoci  ke gabatar da babban taro don zaban sababbin Shugabanni da za su jagoranci Kungiyar na shekaru biyu.

Taron wanda ake gudanarwa a Owerri ta Jihar Imo, zai samu halartar Mataimakin Shugaban Kasa Kashim Shattima wanda zai yi bikin bude shi, yayin da Gwamna jihar Imo Hope Uzodimma zai kasance a matsayin Mai masaukin baki.

Kimanin Editoci 400 – 500  ake sa ran za su halarci taron don kada kuri’a.

Yan takara 26 wanda kwamitin zabe na Kungiyar ya tantance za su fafata.

Daga ciki a kwai Yan takara 2 daga Jihar Kano wanda suka hada da Muhammad Sanusi Jibrin da Umoru Ibrahim.

A yammacin yau,  a ke sa ran samun sakamakon zaben Kuma za’a rantsar da sababbin Shugabannin da aka zaba.

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai