Manyan kungiyoyin kwadago biyu a Najeriya, NLC da TUC sun jingine aniyarsu ta shiga yajin aikin sai baba-ta-gani wanda suka shirya farawa ranar Laraba kan tashin farashin man fetur.
Ga cigaban rahoton tare da Hassan Abdu Mai BLOUSE
Kotun ma’aikata ta Najeriya NIC ta dakatar da ƙungiyoyin kwadago daga shiga yajin aikin da suke shirin farawa domin nuna rashin amincewa da cire tallafin man fetur da kuma karin farashin man fetur a fadin kasar nan.

Manyan kungiyoyin kwadago biyu a Najeriya, NLC da TUC sun jingine aniyarsu ta shiga yajin aikin sai baba-ta-gani wanda suka shirya farawa ranar Laraba kan tashin farashin man fetur.
Ga cigaban rahoton tare da Hassan Abdu Mai BLOUSE