• Home  
  • Kungiyoyin NLC da TUC sun jingine aniyarsu Ta Shiga Yajin Aikin Sai Baba-ta-gani
- Labarai

Kungiyoyin NLC da TUC sun jingine aniyarsu Ta Shiga Yajin Aikin Sai Baba-ta-gani

Kotun ma’aikata ta Najeriya NIC ta dakatar da ƙungiyoyin kwadago daga shiga yajin aikin da suke shirin farawa domin nuna rashin amincewa da cire tallafin man fetur da kuma karin farashin man fetur a fadin kasar nan.

Kungiyoyin NLC da TUC sun jingine aniyarsu Ta Shiga Yajin Aikin Sai Baba-ta-gani

Manyan kungiyoyin kwadago biyu a Najeriya, NLC da TUC sun jingine aniyarsu ta shiga yajin aikin sai baba-ta-gani wanda suka shirya farawa ranar Laraba kan tashin farashin man fetur.

Ga cigaban rahoton tare da Hassan Abdu Mai BLOUSE

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai