Manyan kungiyoyin kwadago biyu a Najeriya, NLC da TUC sun jingine aniyarsu ta shiga yajin aikin sai baba-ta-gani wanda suka shirya farawa ranar Laraba kan tashin farashin man fetur.
Ga cigaban rahoton tare da Hassan Abdu Mai BLOUSE

Manyan kungiyoyin kwadago biyu a Najeriya, NLC da TUC sun jingine aniyarsu ta shiga yajin aikin sai baba-ta-gani wanda suka shirya farawa ranar Laraba kan tashin farashin man fetur.
Ga cigaban rahoton tare da Hassan Abdu Mai BLOUSE
Privacy Policy Designed using Magazine News Byte. Powered by WordPress.