• Home  
  • Sarkin Kano na 14, Sanusi II, ya samu ganawa da jagoran juyin mulkin a Nijar
- Labarai

Sarkin Kano na 14, Sanusi II, ya samu ganawa da jagoran juyin mulkin a Nijar

Wannan na zuwa ne a lokacin da ƙungiyar Tarayyar Turai, AU da UN da ECOWAS ke dawowa daga ƙasar ba tare da samun damar ganawa da shugaban ba.

Sarkin Kano na 14th, Sanusi II, ya samu ganawa da jagoran juyin mulkin a Nijar

A yau Laraba 9 August, 2023, ne mai martaba Sarkin Kano na 14th Khalifa Muhammadu Sanusi II, yau samu ganawa da Shugaban milkin soja na ƙasar Niger, Col. Abdulraham Thaini, a Niamey, domin samu mafita da sasantawa da Najeriya.

Wannan na zuwa ne a lokacin da ƙungiyar Tarayyar Turai, AU da UN da ECOWAS ke dawowa daga ƙasar ba tare da samun damar ganawa da shugaban ba.

A yanzu dai ana dakon jin cikakken bayani game da wannan ganawa da aka yi a yau.

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai