Home » Sarkin Kano Sunusi II, ya bukaci kasashe masu karfin masana’antu su taimaka wa Najeriya

Sarkin Kano Sunusi II, ya bukaci kasashe masu karfin masana’antu su taimaka wa Najeriya

by Muhammad Auwal Suleiman
0 comment
Sarkin Kano Sunusi II, ya bukaci kasashe masu karfin masana'antu su taimaka wa Najeriya

Tsohon Sarkin Kano, Sanusi Lamido Sanusi II wanda ya kasance daya daga cikin jakadun Majalisar Dinkin Duniya na muradun ci gaba mai dorewa, ya yi kira ga kasashe masu arzikin masana’antu, da su tallafawa kasashen Afirka da kudade don fadada ayyukan wutar lantarki ta hasken rana.

You may also like

Leave a Comment

Muhasa TVR kafa ce ta labarai mai cikakkiyar rajista wadda manufarta ita ce ilimantarwa, da wayar da kai da Inganta al’adun Hausawa da kuma nishaɗantarwa.
Muna nan a kan titin Guda Abdullahi gida mai lamba 19 a Farm Centre, jihar Kano.

Ra'ayi

Labarai da Dumi-dumi

©MuhasaTVR 2023. Ku nemi izini kafin yin amfani da duk abin da aka wallafa a wannan shafi

Are you sure want to unlock this post?
Unlock left : 0
Are you sure want to cancel subscription?