Kotun Ɗaukaka Ƙara ta rushe tsagin APC mai goyon bayan Wike a Ribas
Kotun Ɗaukaka Ƙara da ke zamanta a Fatakwal ta tabbatar da hukuncin da Babbar Kotun Jihar Ribas ta yanke na soke babban taron cikin gida na Jam’iyyar APC wanda aka zaɓi Cif Tony Okocha da sauran mambobin kwamitin gudanarwar jam’iyyar a jihar. Okocha da mambobin kwamitin da aka soke suna da kusanci da Ministan Babban […]










