Matatar man fetur ta Dangote ta sanar da cewa ta dakatar da sayar da man fetur da kuɗin Najeriya wato naira. Kamfanin ya bayyana haka ne a wata sanarwa da …
©MuhasaTVR 2023. Ku nemi izini kafin yin amfani da duk abin da aka wallafa a wannan shafi
Matatar man fetur ta Dangote ta sanar da cewa ta dakatar da sayar da man fetur da kuɗin Najeriya wato naira. Kamfanin ya bayyana haka ne a wata sanarwa da …
Gidauniyar Aliko Dangote (ADF) ta kaddamar da shirin rabon abinci na kasa na 2025 da darajarsa ta kai Naira biliyan 16, wanda zai tallafawa ‘yan Najeriya miliyan daya da kayan …
Gwamnatin jihar Kano ta kaddamar da rabon tallafin shinkafa ga mutum 120000 wanda gidauniyar Aliko Dangote ta samar, kamar yadda ta sa ba, a duk shekara.
Dangote Coal Mines Limited da mazauna jihar Benue sun kulla yarjejeniyar ci gaban al’umma (CDA)
Gwamnatin Najeriya ta jinjinawa rukunin kamfanin Dangote saboda da muhimmiyar rawar da ya ke takawa wajen ciyar da kasar gaba, ta hanyar bunkasa masana’antu.
Dangote ya ce fitar da kayayyaki zuwa kasuwannin duniya, ciki har da Saudiyya, ya nuna irin kayayyakin da matatar ta ke samarwa.
A cikin wata sanarwa da kamfanin Dangote ya fitar, ya ce an daidaita farashin ne sakamakon samun ci gaba mai kyau a bangaren makamashi na duniya da kuma raguwar farashin …
Shugaban rukunin kamfanonin Ɗangote Alhaji Aliko Dangote ya kai ziyarar ta’aziyya gidan tsohon shugaban hukumar shigi da fici ta Najeriya kuma mamallakik tashar MUHASA Muhammad Babandede OFR, OCM bisa rasuwar …
Gwamnatin Najeriya ta sanar da cewa a gobe Lahadi Matatar man fetur ta Dangote za ta soma rarraba tataccen man fetur a faɗin ƙasar.
Atiku ya shiga sahun ‘yan Najeriya da ke ta bayyana ra’ayinsu dangane da rashin jituwar da ta kunno kai tsakanin hukumar NMDPRA da matatar man fetur din Dangote a karshen …
©MuhasaTVR 2023. Ku nemi izini kafin yin amfani da duk abin da aka wallafa a wannan shafi