Gwamnatin jihar Katsina ta ce rundunar haɗin gwiwar jami’an tsaro ta yi nasarar kashe ƴan bindiga 18 a yankin ƙaramar hukumar Dutsinma.
©MuhasaTVR 2023. Ku nemi izini kafin yin amfani da duk abin da aka wallafa a wannan shafi
Gwamnatin jihar Katsina ta ce rundunar haɗin gwiwar jami’an tsaro ta yi nasarar kashe ƴan bindiga 18 a yankin ƙaramar hukumar Dutsinma.
Hukumar EFCC ta kama jami’an gwamnatin jihar Katsina guda biyar kan zargin karkatar kuɗaɗen tallafin hukumomin duniya da kuɗinsu ya kai Naira biliyan 1.29. Hukumomin lafiya na duniya ne suka …
Dakarun Hukumar Hisbah ta Jihar Katsina, sun lalata barasa da ƙwayoyi da ta ƙwace da kuɗinsu ya kai kimanin Naira miliyan 60 a Ƙaramar Hukumar Funtua da ke jihar Katsina. …
Majalisar dokokin jihar Katsina ta jinjina wa tsohon shugaban ƙasar nan na mulkin soja, Gen. Ibrahim Babangida mai ritaya, bisa hangen nesan sa na samar da jihar.
Tsahon shugaban kasa muhammadu Buhari ya halarci taron gidauniyar jihar katsina wanda ake gudanarwa a yanzu haka a fadar gwamnatin jihar da ke birnin Katsina.
Mataimakin shugaban hukumar mai kula da harkokin gudanarwa a jihar, Halilu Hamidu ne ya tabbatar da wannan nasara bayan samun bayanai daga wasu mutane.
©MuhasaTVR 2023. Ku nemi izini kafin yin amfani da duk abin da aka wallafa a wannan shafi