An kashe kwamandojin ’yan bindiga biyu a Katsina
Rahotanni daga yankin Ƙaramar Hukumar Matazu da ke Jihar Katsina sun ce jami’an tsaro sun kashe wasu manyan kwamandojin ’yan bindiga biyu a wani artabu da suka yi da ’yan ta’addan da ke ƙarƙashin jagorancin wani da ake kira Kachalla Fulani. Majiyoyi sun ce artabun ya biyo bayan wani harin kwanton ɓauna da ’yan bindigar […]










