Kamfanin Dillancin Wutar lantarkin Najeriya (TCN) ya ce ɓarayi sun sake lalata layinta mai karfin Volt 132 (KV) da wayoyin karkashin kasa a Abuja.
©MuhasaTVR 2023. Ku nemi izini kafin yin amfani da duk abin da aka wallafa a wannan shafi
Kamfanin Dillancin Wutar lantarkin Najeriya (TCN) ya ce ɓarayi sun sake lalata layinta mai karfin Volt 132 (KV) da wayoyin karkashin kasa a Abuja.
Mazauna karamar hukumar Jahun a jihar Jigawa na farin cikin dawowar wutar lantarki, bayan shafe shekaru 8 suna cikin duhu.
Tun bayan ɗaukewar babban layin wutar lantarkin da yake samar wa da Arewacin Najeriya wutar lantarki, iyalai da masana’antu a yankin suka shiga matsaloli saboda rashin hasken wutar. An sanar …
A jiya Litinin ne babban layin dake samar da wuta ga Jihohin Arewacin Najeriya na sake ɗaukewa. Bayanin sake ɗaukewar layin wutar na ƙunshe ne cikin wata sanarwa da Babbar …
Gwamnatin tarayya ta bakin Ministan wutar lantarki Mista Adebayo Adelabu, ta bayyana cewa kaso 40 na ƴan Najeriya na samun wutar lantarki ta aƙalla awa 20 a kullum. Ministan ya …
Ministan Lantarki ƙasar nan Bayo Adelabu ya ce gwamnatin tarayya na ƙoƙarin haɓaka wutar lantarki ta kai migawat dubu 20 nan da shekarar 2026, kuma ta kai har migawat dubu …
©MuhasaTVR 2023. Ku nemi izini kafin yin amfani da duk abin da aka wallafa a wannan shafi