Babban Labari
Labarai
An kama Mai Satar Mutane Yayin Tantance Alhazai A Abuja
Hukumomin tsaro a Najeriya sun cafke wani kasurgumin dan ta’adda mai satar mutane ya karbi kudin fansa da aka jima ana nema ruwa a jallo a sansanin alhazai da ke Abuja.

