An kama mutum 2 a hanyar kai wa ’yan ta’adda harsasai 314
Dubun wasu sun cafke wasu masu safarar makamai ɗauke da harsashi 314 ta cika a Jihar Kogi. Dakarun Rundunar Sojojin Najeriya ta Birgeet ta 12 sun kama mutane biyu da ake zargin masu safarar kayan a cikin wata motar haya. Muƙaddashin kakakin rundunar, Laftanar Hassan Abdullahi, ya sanar da cewa an gudanar da aikin ne […]










