• Home  
  • Tsoron Ka da APC Ta Fadi Zabe Ne Ya Hana Ni Sanar da Janye Tallafin Man Fetur ~ Buhari
- Labarai

Tsoron Ka da APC Ta Fadi Zabe Ne Ya Hana Ni Sanar da Janye Tallafin Man Fetur ~ Buhari

Tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya fitar da jawabi ta bakin Tsohon Mai Taimaka Masa a Kan Harkokin Yada Labarai, Malam Garba Shehu, yana mai cewa hikimar

Tsoron Ka da APC Ta Fadi Zabe Ne Ya Hana Ni Sanar da Janye Tallafin Man Fetur ~ Buhari

Tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya fitar da jawabi ta bakin Tsohon Mai Taimaka Masa a Kan Harkokin Yada Labarai, Malam Garba Shehu, yana mai cewa hikimar hakura da janye tallafin man fetur kafin ya bar fadar Aso Rock, ita ce gudun kar jam’iyyar APC ta fadi zabe, sakammakon cire tallafin man fetur ɗin.  

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai