• Home  
  • ‘Yan majalisar dattawan Arewacin Najeriya sun kalubalanci kudurin shugaba Tinubu
- Labarai

‘Yan majalisar dattawan Arewacin Najeriya sun kalubalanci kudurin shugaba Tinubu

‘Yan majalisar dattawa na arewacin Nijeriya sun nuna adawarsu da yunkurin kungiyar raya tattalin arzikin kasashen Yammacin Afirka, ECOWAS, na yin amfani da karfin soji a kan sojojin da suka yi juyin mulki a Nijar.

'Yan majalisar dattawan Arewacin Najeriya sun kalubalanci kudurin shugaba Tinubu

‘Yan majalisar dattawa na arewacin Nijeriya sun nuna adawarsu da yunkurin kungiyar raya tattalin arzikin kasashen Yammacin Afirka, ECOWAS, na yin amfani da karfin soji a kan sojojin da suka yi juyin mulki a Nijar.

Sun bayyana haka ne ranar Juma’a a yayin da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya rubuta wasika ga majalisar dattawan kasar yana neman amincewarta don daukar matakin soji kan dakarun da suka kifar da gwamnatin Mohamed Bazoum a makon jiya.

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000