Gwamnatinmu Za Ta Gyara Ma’aikatun Gwamnati – Abba Gida-gida
Zababben Gwamnan Jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf, ya ce gwamnatinsa za ta himmatu wajen gyara ma’aikatun gwamnati a wani yunkuri na karfafa tsarin samar da ayyuka masu inganci.
Zababben Gwamnan Jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf, ya ce gwamnatinsa za ta himmatu wajen gyara ma’aikatun gwamnati a wani yunkuri na karfafa tsarin samar da ayyuka masu inganci.