CP Ibrahim Bakori ya kai gaisuwar ban-girma ga Sarkin Karaye tare da halartar bikin rantsar da yan NYSC.

Kwamishinan ’yan sandan jihar Kano, CP Ibrahim Adamu Bakori, ya kai ziyara fadar mai martaba sarkin Karaye, Alhaji Dr. Muhammad Maharaz, inda suka tattauna kan harkokin tsaro da hadin gwiwa tsakanin jami’an tsaro da al’umma. CP Bakori ya ce ziyarar na daga cikin kokarin rundunar na karfafa aikin ’yan sanda tare da al’umma, bisa umarnin […]

Read more

Yan Sanda Sun Kama Ɓarayin Wayar Lantarki A Katsina

Rundunar ’Yan sandan Jihar Katsina ta kama wasu mutane uku da ake zargi da sata tare da lalata kayan gwamnati. Jami’an da ke aiki a rundunar da ke Rimi da suke kan sintirin yau da kullum a ƙaramar hukumar, tare da haɗin gwiwar al’ummar gari ne suka yi nasarar cafke waɗannan mutane uku ɗauke da […]

Read more

Matasa sun ƙona motar jami’an KAROTA a Kano

Wasu fusatattun matasa sun ƙona wata motar aiki ta Hukumar Kula da Zirga-zirgar Ababen Hawa ta Jihar Kano (KAROTA) bayan wani hatsari da ya faru a yankin Kwanar Dawaki da ke kan babbar hanyar Kano zuwa Zariya. Matasan sun zargi jami’an KAROTA da haddasa hatsarin, lamarin da ya sa suka banka wa motar hukumar wuta. […]

Read more