Masu Adaidaita Sahu Za Su Biya Haraji Kowace Rana
Gwamnatin jihar Kano ta ce za a dawo da karɓar Haraji kullum a hannun matuƙa baburan adaidaita sahu a faɗin jihar domin samar da cigaba ta ɓangaren sufuri.
Gwamnatin jihar Kano ta ce za a dawo da karɓar Haraji kullum a hannun matuƙa baburan adaidaita sahu a faɗin jihar domin samar da cigaba ta ɓangaren sufuri.