Bara

Mabarata Sun Hada Wike Da Allah Kan Hanasu Bara

A ranar Litinin 28 ga Satumbar 2024  ake sa ran wa’adin da Ministan Abuja Nyesome Wike ya bai wa mabarata na su fice daga birnin zai ƙare. Kungiyar masu buƙata ta musamman dake Arewacin Najeriya ta yi kira ga ‘ya’yan ta da su tashi da azumi don neman taimakon Ubangiji bisa umarnin na ministan Abuja. […]

Read more