Za Mu Bai Wa Manoma Cikakken Tsaro: Bello Matawalle
Ƙaramin ministan tsaro a Najeriya, Bello Matawalle ya ce suna bai wa manoma tabbacin samun isasshen tsaro da zai basu damar komawa gonakinsu gabanin daminar bana domin bunkasa harkokin noma
Ƙaramin ministan tsaro a Najeriya, Bello Matawalle ya ce suna bai wa manoma tabbacin samun isasshen tsaro da zai basu damar komawa gonakinsu gabanin daminar bana domin bunkasa harkokin noma
A cikin wani sabon faifan bidiyon da Bello Turji ya sake fitarwa, ya ce Matawalle na da hannu wajen tallafawa ayyukan ta’addanci a yankin Arewa maso yammacin Najeriya.