Ɗan sanda ya rasa ransa a artabu da ɓarayin shanu a Katsina
Wasu da ake zargin ‘yan fashi da makami ne, ɗauke da muggan makamai sun kai hari a ƙauyen Magaje, cikin ƙaramar hukumar Rimi ta Jihar Katsina kuma sun saci dabbobi da dama suka tsere daga garin kafin isowar ’yan sanda. Lamarin ya faru ne a ranar Juma’a 13 ga Fabrairu, 2026 da misalin ƙarfe 02:00 […]