Ba A Ɗage Dokar Haramta Wa Ƴan Najeriya Biza Ba
Haɗaɗɗiyar Daular Ƙasashen Larabawa ta ƙaryata iƙirarin da gwamnatin Najeriya tayi cewa ta janye dokarta da ta haramta bai wa ƴan Najeriya bizar shiga ƙasar.
Haɗaɗɗiyar Daular Ƙasashen Larabawa ta ƙaryata iƙirarin da gwamnatin Najeriya tayi cewa ta janye dokarta da ta haramta bai wa ƴan Najeriya bizar shiga ƙasar.