Kano: Wata Badakala Ta Sanya Maniyyata 156 Ba Za Su Samu Zuwa Aikin Hajjin Bana Ba
Hakan ya faru ne sakamakon sayar da kujeru fiye da yadda aka ƙayyade da tsoffin jami’an hukumar da sabuwar gwamnatin jihar ta dakatar suka yi.
Hakan ya faru ne sakamakon sayar da kujeru fiye da yadda aka ƙayyade da tsoffin jami’an hukumar da sabuwar gwamnatin jihar ta dakatar suka yi.