Yan Sanda Sun Gaiyaci Harrison Gwamnishu Kan Wallafa Batan Mutane A Anambra.
Rundunar yan sandan jihar Anambra, ta gayyaci wani dan jarida , mai suna Harrison Gwamnishu, domin ya yi bayani kan wani rahoto da ya wallafa game da batan wasu mutane a jihar. Mai magana da yawun rundunar yan sandan jihar, SP Tochukwu Ikenga, ne ya bayyana hakan ta cikin wata sanarwa da ya fitar […]