Dakarun Hisba Sun Kama Gandaye A Kano
Dakarun Hukumar Hisba masu yaƙi da ɓadala da tabarruji a Jihar Kano, sun kama wasu matasa da ba su yi azumi a ranar farko ta watan Ramadanan bana ba.
Dakarun Hukumar Hisba masu yaƙi da ɓadala da tabarruji a Jihar Kano, sun kama wasu matasa da ba su yi azumi a ranar farko ta watan Ramadanan bana ba.
Hukumar Hisba ta jihar Kano ta kama wasu matasa biyu mace da Namiji da suka daura aurensu a gidan cin abinci da shakatawa na Banana dake unguwar Zoo road a cikin birnin Kano.