Tsohon shugaban hukumar kwallon kafa ta Najeriya Galadima ya rasu
Tsohon shugaban Hukumar Kwallon Kafa ta Najeriya NFF Ibrahim Galadima ya rasu yana da shekara 74. Marigayin ya rasu ne bayan fama da gajeriyar rashin lafiya a yau Asabar. Za a yi jana’izar Ibrahim Galadima ne a Masallacin Juma’a na waje da ke Fagge a gobe Lahadi da misalin ƙarfe 10 na safe. Galadima wanda […]