indonisia

Mutane 20 Sun Rasu Sakamakon Gobara A Indonesia

Wata gobara da ta tashi a wani gini mai tsawo a babban birnin Indonesia, ta yi ajalin mutum aƙalla ashirin. Shugaban yansandan Jakarta ya ce masu kashe gobara na ci gaba da duba ginin ko akwai sauran mutanen da ke makale a ciki. Wakiliyar BBC ta ruwaito cewa hukumomi sun ce da alama gobarar ta […]

Read more