Jakadu

Senata Ndume ya buƙaci Tinubu ya janye sunayen jakadu

Tsohon shugaban masu rinjaye na majalisar dattawan Najeriya, Ali Ndume, ya buƙaci shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu da ya janye jerin sunayen jakadun da ke gaban majalisar a halin yanzu, bisa zargin cewa an saba wa ƙa’idar tsarin tarayya da kundin tsarin mulkin 1999 ya tanada. A ranar Alhamis ɗin da ta gabata ne majalisar […]

Read more