An Halaka Mutane 41 A Filato A Cikin Sati Ɗaya
Rahotannin sun bayyana cewa a daidai lokacin da Najeriya ke cika shekara 26 da komawa mulkin Dimokuraɗiyya aƙalla mutane 41 aka kashe a Jihar Filato a cikin sati ɗaya.
Rahotannin sun bayyana cewa a daidai lokacin da Najeriya ke cika shekara 26 da komawa mulkin Dimokuraɗiyya aƙalla mutane 41 aka kashe a Jihar Filato a cikin sati ɗaya.