Hukumar Kare Hakkin Mai Saye KSCPC Ta Kama Kaya Na Sama Da 5m Da Wa’adinsu Ya Kare A Kano
Hukumar kare hakkin mai siye da amfani da kayayyaki KSCPC ta jihar Kano,karkashin jagorancin shugabanta, Dr Umar Garba, ta karbe wasu kayayyakin abinci da wa’adin amfani da su ya kare, a ci gaba da kai sumame da jami’an hukumar ke yi a sassa dabam-daban na jihar. babban sakaren zartarwa na hukumar, Alhaji Zangina Jafaru, shi […]