Hon. Idris Ɗankawu ya yi alƙawarin ci gaba da ayyukan raya ƙasa da sana’o’in dogaro dakai a Kumbotso
Ɗan majalissar tarayya dake wakiltar ƙaramar hukumar Kumbotso, Hon Idris Ɗankawu, ya bayyana cewa za su ci gaba da himdawa al’umma ta kowacce fuska tare da gabatar da aiyukan raya ƙasa kamar yadda ya saba. Ɗan majalissar ya bayyana hakanne a wani saƙo da wallafa a shafinsa na facebook, inda ya ce yanzu haka suna […]