Ko Ganduje ba zai ce shi ba yarona ba ne — Martanin Kwankwaso ga Abba
Jagoran ɗariƙar Kwankwasiyya kuma jigo a jam’iyyar NDC, Rabiu Musa Kwankwaso, ya mayar wa Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, martani kan kalaman da suka shafi dangantakarsu ta siyasa. Idan ba a manta ba Gwamna Abba, ya soki kalaman Kwankwaso kan kiransa da ya yi da “yarona” duk da cewar da shekaru kaɗan ya girme […]