MAKAMAI

Kotu Ta Ce ‘Yan Sanda Su Kama Masu Sayar Da Makamai A Kano

Kotun shari’ar addinin musulinci mai lamba 1 dake zamanta a Fagge yan Alluna, karkashin jagorancin mai shari’a , Umar Lawan Abubakar, ta umarci mataimakin sufeton jenar na yan sandan Nijeriya mai kula da shiya ta daya dake Kano da kwamishinan yan sandan jihar, da Baturen yan sanda da kuma mataimakan kwamishinan yan sanda, su hana […]

Read more