Tsohon Shugaban Hukumar Tara Haraji Ya Yi Martani
Tsohon shugaban Hukumar Tara Haraji ta Ƙasa (FIRS), Muhammad Nami, ya yi martani a kan sallamarsa da shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi ranar Alhamis, 14 ga watan Satumba
Tsohon shugaban Hukumar Tara Haraji ta Ƙasa (FIRS), Muhammad Nami, ya yi martani a kan sallamarsa da shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi ranar Alhamis, 14 ga watan Satumba