Ministan Tsaro

Za mu gina katanga a iyakokin Najeriya- Ministan tsaro

Ministan tsaron Najeriya, Christopher Musa, ya bayyana cewa yana da niyyar gina katanga a iyakokin Najeriya inda ya ce hakan zai taimaka wajen hana miyagun mutane shiga ƙasar. A hirarsa da BBC, Ministan tsaron ya bayyana cewa rashin tsaro a iyakoki na bai wa ‘yan bindiga damar tsallakawa cikin ƙasar daga ƙasashen da ke maƙwaftaka. […]

Read more