An Tabbatar Da Bullar Murar Tsuntsaye A Kano
Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɓullar cutar murar tsuntsaye a Ƙaramar Hukumar Gwale da ke tsakiyar Jihar Kano.
Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɓullar cutar murar tsuntsaye a Ƙaramar Hukumar Gwale da ke tsakiyar Jihar Kano.