Nduese Essien

Ma’aikatar Jin Kai Ta Tarayya Da Jahohi Sun Zamo Matattarar Cin Hanci Da Rashawa — Tsohon Minista

Tsohon Ministan Gidaje da Raya Birane, Nduese Essien, ya ce Ma’aikatun Harkokin Jin-ƙai na tarayya da jihohi sun zamo matattarar cin hanci da rashawa a Nijeriya. Essien, ya kuma zargi ministocin ma’aikatun da karkatar da biliyoyin naira da aka ware domin ‘yan ƙasar da ke cikin mawuyacin hali. “Wani zai yi tunanin ƙirƙirar ma’aikatun nan […]

Read more