Kwalejin Fasaha ta Kogi ta dakatar da lakcarori 7 kan cin zarafin ɗalibai
Hukumar gudanarwar Kwalejin Fasaha ta Jihar Kogi ta dakatar da wasu lakcarori bakwai bisa zargin cin zarafin ɗalibai ta hanyar neman lalata da kuma sayar da handout da littattafai ba bisa ƙa’ida ba. Jami’in Hulɗa da Jama’a na kwalejin, John Onimisi, ya tabbatar da matakin, yana mai cewa an kafa kwamitin bincike domin gano gaskiyar […]