Za’a Iya Daƙile Cin Hanci Da Rashawa- EFCC
Shugaban Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta Najeriya Mista Ola Olukoyede ya ce Najeriya nada karfin daƙile matsalar cin hanci da rashawa a faɗin ƙasar, amma fa idan aka haɗa ƙarfi da ƙarfe. Ola Olukoyede ya yi wannan kira ne a ranar Talata 1 da watan Oktoba, cikin saƙon bikin ranar ƴancin kai […]