Rikici

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Ci Mutane Biyu A Jigawa

Rundunar ƴan sandan Najeriya a jihar Jigawa ta ce an samu  mummunan rikici tsakanin manoma da makiyaya a ƙaramar hukumar Birnin Kudu. An ce lamarin ya yi sanadin mutuwar mutum biyu da ƙona wasu gidaje uku. ‘Yan sandan sun ce sun kama mutum biyar da hannu a afkuwar rikicin, inda ake ci gaba da gudanar […]

Read more