Ana zargin wata mata da kashe mijinta saboda ya na shirin ƙara aure a Kano
Wata mata mai suna Bilkisu Sani, mazauniyar ƙaramar hukumar Rogo a Jihar Kano, ta shiga hannun ’yansanda bisa zargin kashe mijinta, Hafizu Gausu, wanda ake zargin yana shirin ƙara aure. Jaridar Daily Trust ta rawaito cewa, lamarin ya faru ne da misalin ƙarfe 7:00 na yammacin Juma’a a yankin Katsalle da ke garin Rogo. Wani […]