Rundunar Sojin Najeriya Za Ta Binciki Kisan Matashi A Zaria
Babban Kwamandan Runduna ta daya ta Sojojin Nijeriya, Manjo-Janar MLD Saraso ya kai ziyarar jaje gidansu wani matashi da ake zargin wani jami’insu da kashewa a Zaria jihar Kaduna.
Babban Kwamandan Runduna ta daya ta Sojojin Nijeriya, Manjo-Janar MLD Saraso ya kai ziyarar jaje gidansu wani matashi da ake zargin wani jami’insu da kashewa a Zaria jihar Kaduna.
Rundunar sojin Najeriya ta gargaɗi mutanen da ke yin kira da a yi juyin mulki a ƙasar nan saboda tsadar rayuwa da ake ciki. Wannan na zuwa ne a lokacin da ƙasar nan ke cigaba da fuskantar matsaloli da suka shafi tattalin arziƙi da tsaro waɗanda suka haifar da zanga-zanga a kwanakin baya a wasu […]