Rundunar Yan Sandan Kano Ta Fara Binciken Amaryar Da Ake Zargi Da Kashe Mijinta.
Rundunar yan sandan jihar Kano ta ce, ta fara gudanar da bincike kan wata sabuwar amarya mai suna ,Saudat Jibril, yar shekaru 18, bisa zarginta da kashe mijinta, Salisu Idris , mai shekaru 30, ta hanyar yi masa kisan gilla da wuka. Kakakin rundunar yan sandan jihar Kano , SP Abdullahi Haruna Kiyawa , ta […]