Dalilin Da Ya Sanya Rundunar Yan Sandan Kano Ta Karrama Wakilin Muhasa TV & Radio
Daga: Mubarak Ibrahim Mandawari da Zainab Ibrahim Bagwanje Rundunar yan sandan jihar Kano ta bayyana cewa ta karrama daya daga cikin ma’aikatan tashar MUHASA Telabijin da Radio, Mujahid Wada Guringawa, saboda kwazo da jajircewa da ya ke yi wurin gudanar da ayyukansa tare da bayar da rahotonin rundunar wajen wayar da kan al’umma kan […]