Tsohon Shugaban Hukumar Tara Haraji Ya Yi Martani
Tsohon shugaban Hukumar Tara Haraji ta Ƙasa (FIRS), Muhammad Nami, ya yi martani a kan sallamarsa da shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi ranar Alhamis, 14 ga watan Satumba
Tsohon shugaban Hukumar Tara Haraji ta Ƙasa (FIRS), Muhammad Nami, ya yi martani a kan sallamarsa da shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi ranar Alhamis, 14 ga watan Satumba
Kwamishinan yaɗa labarai na jahar Kano Baba Halilu Ɗantiye, ya tabbatar da cewa suna shirye-shiryen gina wuraren kwana a gidajen yaɗa labaran gwamnati domin a sawwaƙa wa masu aikin dare su samu wurin bacci.