PRP ta ce zarge-zargen da ake yi wa Sanata Shehu Buba ƙoƙarin ɓata suna ne
Jam’iyyar adawa ta PRP a Najeriya, ta ce zarge-zargen da ake dangantawa da ɗan takararta na gwamnan Bauchi, Sanata Shehu Buba, na alaƙa da ayyukan ƴan bindiga yunƙuri ne na ɓata masa suna. Jam’iyyar ta ce ba ta so yin tsokaci kan zarge-zargen ba, saboda gudun ƙara ba su muhimmanci ko kuma taimaka wa abin […]