Rashin Wutar Lantarki Na Neman Hana Gwajin Cututtuka A Kano
Matsalar wutar lantarki da ta ki ci, ta ki cinyewa a Najeriya ta fara mummunar illa ga bangaren lafiya a Najeriya. Asibitoci da dama basa sun fara gaza kula da majinyata, abin da kr janyo a sarar rayuwaka. Muhasa ta zaga wasu daga cikin asibitocin da ke birnin Kano domin jin yadda rashin wutar ke […]