UBEC

An Ɓullo Da Sabuwar Manhajar Karatu A Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ɓullo da sabuwar manhajar karatu na makarantun firamare zuwa sakandire wanda zai fara aiki a sabon zangon karatun da za a fara a watan Satumbar bana a Najeriya. Wannan na zuwa ne bayan kammala nazari mai zurfi kan manhajoji karatu a fannin ilimi a matakin farko da na manyan makarantun sakandire da […]

Read more